Labarai

Aisha Buhari Ta Kaddamar Da Sabon Gangamin Yaƙi Da Rashin Tsaro.

Spread the love

Uwar gidan shugaban Nijeriya Aisha Muhammadu Buhari, ta ƙaddamar da wani sabon gangamin yaƙi da rashin tsaro a Arewa.

Gangamin mai taken #ArewaMufarka, ta ƙaddamar da shi ne a shafinta na Twitter ɗauke da wasu hotunan mutane da ke rike da allunan rubutun kira da a kawo ƙarshen rashin tsaro da satar mutane.

A ranar Asabar ne dai ta ƙaddamar da wani gangami mai taken #Achechijamaa, wanda ya janyo cecekuce, kafin daga bisani ta sake ɓullo da wannan gangami na #ArewaMufarka.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button