Labarai

Da dumi’dumi: Abba Gida-Gida Ya nada Sheikh Daurawa daga cikin Kwamitin masu karbar Mulki daga Hannun Ganduje.

A wani Kwamitin karbar Mulki Mai dauke da jaddawalin sunayen mutune sittin da biyar 65 wanda sakataren yada labarai na…

Read More »
Labarai

Zanyi mulkin jihar Kaduna bisa Tsoron Ubangiji Allah ba tare da nuna banbanci ba ~Cewar Uba sani.

Zababben gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba sani A wani Sakon Godiya Daya wallafa Jim kadan bayan karbar takardar shedar lashe…

Read More »
Labarai

Ba zan tsoma Baki a cikin Gwamnatin Abba Gida-Gida ba ~Cewar Kwankwaso

Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a zaben da za a yi…

Read More »
Labarai

Abba Gida-Gida ya jaddada aniyarsa ta rushe duk wani filin makarantu da makabartu da Gwamnatin Kano ta Sayarwa mutane.

Zababben gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya jaddada maganar sa ne a shafinsa na Facebook yaka Mai cewa…

Read More »
Labarai

Bola Tinubu zai Mulki Nageriya cikin Tsoron Ubangiji Allah ~Cewar Uba sani.

A wani Sakon Taya murnar da Sanata Uba sani ya aikewa da Sanata Bola Tinubu Yana Mai cewa Bari Nima…

Read More »
Labarai

Magoya bayana Ku kwantar da hankalinku zamu tabbatar Hukumar zabe tayi mana Adalci ~Cewar Gawuna.

Dan takarar gwamnan jihar Kano ta Bakin kwamishinan yada labarai Garba Mohammed a wata sanarwa Yana Mai cewa Jam’iyyar APC…

Read More »
Labarai

Ba ruwa na ko kun zabe ni ko ba Baku zabeni ba zan tabbatar nayi Adalci ga kowa da kowa a jihar Kaduna ~Cewar Uba sani.

Zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya yi alkawarin gudanar da mulkin al’ummar Jihar cikin adalci ba tare da…

Read More »
Uncategorized

Ban taba ganin Dan ta’addan daya sami Gwamnati kamar Ganduje ba Dan ta’adda ne na karshe na Gani da ido na a wannan zaben ~Cewar Kwankwaso.

Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso Yana wannan jawabi ne a lokacin da ‘yan Kasuwar jihar Kano suka Kai Masa ziyarar taya…

Read More »
Uncategorized

Dukda Ni ne na lashe zabe amma zan maka jam’iyar PDP a Kotu domin ban Yarda da kuri’un da suka samu ba ~Cewar Sanata Uba sani.

Zababben gwamnan jihar Kaduna Mai jiran Rantsuwa Sanata Uba sani a wata fira da BBC Hausa a lokacin da yake…

Read More »
Labarai

Rahotanni daga jihar OYO na Cewa Seyi Makinde ne ke Kan gaba da kuri’u sama 150,000

Rahotanni daga jihar OYO na Cewa kawo yanzu an Bayyana sakamakon Zaben kananan hukumoni 18 Cikin 33 na jihar Kuma…

Read More »
Back to top button