Labarai

Ba zamu Bawa Jihar Zamfara tallafin korona ba

Spread the love

Ma’aikatar ta bayyana haka ne yau Litinin a wata sanarwa a shafukanta na zumunta. Ta ce dakatarwar ta shafi shirin raba tallafin taki da kuma kayan abinci domin rage raɗaɗin annobar korona.
“Za a shaida wa waɗanda za su ci gajiyar tallafin lokacin da za a raba nan gaba,” in ji sanarwar.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button