Labarai
Ba zamu Bawa Jihar Zamfara tallafin korona ba
Ma’aikatar ta bayyana haka ne yau Litinin a wata sanarwa a shafukanta na zumunta. Ta ce dakatarwar ta shafi shirin raba tallafin taki da kuma kayan abinci domin rage raɗaɗin annobar korona.
“Za a shaida wa waɗanda za su ci gajiyar tallafin lokacin da za a raba nan gaba,” in ji sanarwar.