Labarai

Ba Zan Taba Gurfana A Gaban Kafirai Ba, Martanin Shekau Ga Rundunar Sojan Najeriya.

Shugaban haramtacciyar kungiyar nan ta ‘yan boko haram Abubakar shekau ya musanta ikirarin rundunar sojin Najeriya Na cewa yana shirin mika kansa.

Yace bazai taba gurfana a gaban kafirai ba, kuma akwai nisa sosai tsakanin gabas da yamma.

Me zakuce game da wannan lamarin

Daga Kabiru Ado Muhd

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button