Labarai

Bayan kashe hakimin ‘yantumaki…

Masarautar katsina karkashin Jagorancin mai martaba sarkin katsina  Alhaji Abdulmunini Kabir Usman ta aminta da nadin sabon hakimin ‘yantumaki sabon sarkin shine  Attiku Abubakar Attiku Sarkin Fulanin Dangin Katsina, a masarautar  Yantumaki.

sanarwar ta fito a Ranar 11/6/2020 a wata takarda mai dauke da sa hannun sallaman katsina alhaji bello.

Sabon sarkin ya kasance D’a ga Tsohon sarkin da yan ta’adda suka kashe a satin daya gabata…

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button