Labarai
Bayan kashe hakimin ‘yantumaki…
Masarautar katsina karkashin Jagorancin mai martaba sarkin katsina Alhaji Abdulmunini Kabir Usman ta aminta da nadin sabon hakimin ‘yantumaki sabon sarkin shine Attiku Abubakar Attiku Sarkin Fulanin Dangin Katsina, a masarautar Yantumaki.
sanarwar ta fito a Ranar 11/6/2020 a wata takarda mai dauke da sa hannun sallaman katsina alhaji bello.
Sabon sarkin ya kasance D’a ga Tsohon sarkin da yan ta’adda suka kashe a satin daya gabata…