Addini

Buhari ya ce yana sane da ayyukan ‘yan kasuwa da ke kara farashin kayayyakinsu a watan azumi

Ramadan: ‘Lokacin Tunani Mai zurfi,’ Buhari Ya Gargadi Musulmi Shugaban ya aika gaisuwa da fatan alheri ga al’ummar Musulmi da…

Read More »

Ramadan: Sarkin Musulmi ya umurci musulmai da su duba sabon wata a ranar Laraba

Muhammad Abubakar, Sultan na Sokoto, ya bukaci al’ummar Musulmi da su lura da ganin jinjirin watan – wanda ke nuni…

Read More »

Cikin Bidiyo: Gwanin sha’awa da burgewa, yadda matashiya Maryam MT take rangada zanen sunan Annabi Muhammadu (s.a.w) mai kayatarwa.

Cikin Bidiyo: Gwanin sha’awa da burgewa, yadda matashiya Maryam MT take rangada zanen sunan Annabi Muhammadu (s.a.w) mai kayatarwa. Maryam…

Read More »

Jihar Kwara Jiha ce ta Musulmai, don haka babu wanda ya isa ya hana Ɗalibai Mata saka Hijabai a makarantu – Kungiyar kare hakkin Musulmai.

Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC), ta yi gargadin cewa ba za ta nade hannuwanta ta na kallon dalibai Musulmi da…

Read More »

Majiyar tace Malaman Kano na kokarin zillewa Zaman mukabala da Sheikh Abdujabbar.

Rahotanni daga jihar Kano sun nuna Cewa Majalisar malaman jihar Kano na kokarin janyewa da Batun mukabala tsakanin Sheikh Abdujabbar…

Read More »

Kima da Darajar Gwamnatin Jihar kano zai zube a idon duniya idan ta janye mukabalar ~Inji Shekh Abdujabbar Nasiru kabara

A wani sako daga shafi Makarantar Sheikh Abdujabbar Nasiru kabara Ashabul kahfi warraqeem ya nuna Jan Hankalin Gwamnatin jihar Kano…

Read More »

Domin talakawa su sami damar yin aikin Hajji, Gwamnatin Katsina za ta hada gwiwa da hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON).

Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana kudurin ta na hada gwiwa da hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), domin baiwa duk…

Read More »

Sheikh Abduljabbar Kabara ya maka Ganduje da wasu mutane hudu a kotu saboda take hakkinsa na rayuwa.

Fitaccen malamin nan na Kano, Abduljabar Kabara, ya maka Gwamna Abdullahi Ganduje kara a Babbar Kotun Tarayya kan take hakkinsa…

Read More »

Cikin Bidiyon: Sheikh Abdulwahab Yace Hadith din da Sheikh Abdujabbar ya kawo Gaskiya ne akwai shi…

A shafukan sada zumuntar Zamani Wani bidiyo dake yawo na Sheikh Abdulwahab abdallah daya daga Cikin Shahararrun malaman jihar Kano…

Read More »

Ƙungiyar kare haƙƙin Musulmai ta Najeriya ta jinjinawa gwamna Ganduje Khadimul Islam saboda matakin da ya ɗauka akan Abduljabbar Nasiru Kabara.

Wata kungiya mai rajin kare hakkin dan Adam, mai suna Muslim Rights Concern (MURIC), ta yaba wa Gwamnatin Jihar Kano…

Read More »
Back to top button