Labarai
-
Kamar dai yadda aka saki bidiyon Dala na Ganduje Baffa Bichi Yasha Alawashin sakin bidiyon hujja kan Kwankwaso da Gwamna Abba.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Abdullahi Baffa Bichi, ya yi barazanar fallasa gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf da ubangidansa, Rabiu…
Read More » -
Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya goyi bayan ƙudurin dokar haraji
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya ce karancin harajin da Najeriya ke samu ya kasance wani babban cikas ga ci…
Read More » -
Ha’dawar Kwankwaso da Obasanjo ba ta ba wa Tinubu tsoro ba – APC
Jam’iyyar APC mai mulki ta ce ba ta jin tsoron ziyarar da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP,…
Read More » -
Da dumi’dumi: Ganduje da Gwamna Abba sun kashe Bilyan 1.2bn ga Yan kwangilar da ba’a San su ba.
Abdullahi Ganduje, wanda shi ne shugaban jam’iyyar APC na kasa a yanzu, ya mulki jihar daga watan Mayun 2015 zuwa…
Read More » -
Shugaba Tinubu Yana Aiki tukuru domin hana Tattalin Arzikin Nageriya Durkushewa -Gwamna Uba sani
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi gargadin cewa mutanen da muradin su ke da alaka da mulkin masu…
Read More » -
Da dumi’dumi: Kotun Kano Ta Dakatar Da Ganduje ga kama Kakakin Gwamna Abba.
A wani muhimmin al’amari da ke kara nuna adawa da siyasar Kano, wata babbar kotu ta bayar da umarnin hana…
Read More » -
Gwamna Abba ya tsige Baffa Bichi da Sagagi Amatsayin Sakataren Gwamnatin da Shugaban ma’aikatan Gwamnatin sa.
A wata babbar shawara ta siyasa, gwamnan jihar Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya sanar da yin garambawul ga majalisar…
Read More » -
Badakalar cin hanci da rashawa na Emefiele, Ganduje, Yahaya Bello na cikin jerin cin hanci da rashawa 100 da suka shahara a Najeriya
Kungiyar kare muhalli ta kasa (HEDA) ta sanya sunayen tsofaffin gwamnoni Abdullahi Ganduje da Yahaya Bello na Kogi da tsohon…
Read More » -
Duk kasar da ba ta san mahimmancin mata ba ba za ta ci gaba ba – Sarki Sunusi
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi, ya ce kasashen da suka kasa gane muhimmancin mata ba za su bunkasa ba. Sanusi yayi…
Read More » -
Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da naira biliyan bakwai 7bn domin gudanar da ginin kogin jakara da wasu Ayyukan a fadin jihar.
Kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Halilu Dantiye ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai…
Read More »