Rahotanni
-
Cire tallafin man fetur yana da kalubale, amma ya zama dole don tabbatar da makomar Najeriya – Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya ce cire tallafin man fetur abu ne mai kalubale amma ita ce shawarar da ta dace…
Read More » -
Ina Cikin Tashin Hankali Tunda Alhaji Sani Ya Maka Ni A Gaban Kotu – Rarara
Mawaƙi Dauda Adamu Abdullahi, wanda aka fi sani da Rarara, ya bayyana irin tashin hankali, da rashin sukunin da ya…
Read More » -
Jirgin Buhari ya kusa fadowa da shi, in ji mataimakansa
Jirgin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kusa yin hatsari da shi da mukarrabansa a watan Nuwambar 2015, watanni shida…
Read More » -
Dole ‘yan Najeriya su daina biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane, in ji ministan babban birnin tarayya, Wike
Hakan ya biyo bayan rahotannin sama da N50m da aka tara ta hanyar karo-karon jama’a domin biyan kudin fansa na…
Read More » -
Ku ilmantar da mabiyanka, garkuwa da mutane, yin fashi duk rashin tsoron Allah ne, Tinubu ga malaman addinin Musulunci
“Don Allah ku yi Sallah ta musamman; mu rungumi ilimin da ya dace ga matasanmu,” Mista Tinubu ya shaida wa…
Read More » -
FBI ta sanar da mutuwar Lee Andrew Edwards, yaron Bola Tinubu a harƙallar ƙwaya a Chicago
Sanarwar ta biyo bayan kokarin da gwamnatin kasar ta yi na boye bayanan da suka shafi yadda shugaban Najeriyar ke…
Read More » -
Da Dumi Dumi: Darakta-Janar na ‘yan sandan sirri, DSS, Yusuf Bichi, ya nemi zama jakadan Najeriya a Saudiyya bayan ya bar aiki – Majiyar Fadar Shugaban Kasa.
Majiyar ta lura cewa nan ba da dadewa ba Bichi zai bar aiki, amma “yana rokon a ba shi mukamin…
Read More » -
Yanzu Yanzu: Ba Mu Bane Muka Kai Harin Bom Ta Sama Kan Masu Maulidi A Kaduna Ba – Rundunar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta cewa tana da hannu a harin da aka kai ta sama a karamar hukumar…
Read More » -
Akwai yiwuwar a kori ‘yan Najeriya 14,000 daga kasar Jamus – Shugaban Gwamnatin Jamus
Shugaban gwamnatin Jamus Olaf Scholz ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar korar ‘yan Najeriya sama da 14,000 da ke zaune a…
Read More » -
Kasar Birtaniya Ta Tada Hankali Kan Harin Ta’addanci A Najeriya, Ta Gargadi ‘Yan Kasarta Da Su Kaurace Wa Zuwa Wasu Jihohin Najeriya
Ta shawarci ‘yan kasarta kan tafiye-tafiye zuwa jihohin Borno, Yobe, Adamawa, Gombe, Kaduna, Katsina, Zamfara, Delta, Bayelsa, Rivers, Akwa Ibom…
Read More »