Rahotanni

DSS Ta Tabbatar Da Cewa Shirin Kafa Gwamnatin Rikon Kwarya A Najeriya Manufa Ce Ta Gurbatattun ‘Yan Siyasa

Rundunar ‘yan sandan sirri ta Najeriya ta ce masu shirin na son daukar nauyin zanga-zangar da ba a taba ganin…

Read More »

Amurka Ta Kwato Dala Miliyan 53 Daga Kwangilolin Da Suka Shafi Tsohuwar Ministar Man Najeriya Diezani Da Aluko Da Omokore

A cewar takardar kotun, daga shekarar 2011 zuwa 2015, ‘yan kasuwa Aluko da Omokore sun hada baki da wasu wajen…

Read More »

“Kwazon sa alama ce ta shugabanci na gari” – Buhari ya yaba wa Tinubu yayin da ya cika shekaru 71

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya zababben shugaban kasa Bola Tinubu murnar cika shekaru 71 a duniya. A cikin sakon…

Read More »

Don Tsira Da Rayuwarmu Da Barazana Da Tashin Hankalin Da Muka Shiga Ne Yasa Muka Bayyana Sakamakon Zaben Jihar Taraba Ba Tare Da Mun Bincika Ba, Duk Da Magudin Da Aka Tafka A Zaben – Baturen Zabe Ya Sanarwa Da INEC

Kamar yadda za ku gani a cikin wannan takardar dake kasa shugaban jami’ar kimiya da fasaha ta Tarayya Abubakar Tabawa…

Read More »

Tafiya Landan: CNPP ta roki Buhari da hukumomin tsaro su binciki ganawar Alkalin Alkalan Najeriya Ariwoola da Tinubu.

CNPP ta nemi Mista Buhari da hukumomin tsaro su binciki tafiyar CJN na kwanan nan don ganawar sirri da Mista…

Read More »

An kai hare-hare ta yanar gizo guda 12,988,978 a lokacin zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta ce an kai hare-hare ta yanar gizo guda 12,988,978 a lokacin zaben shugaban kasa da na ‘yan…

Read More »

Ban taba satar kudin gwamnati ba – El-Rufai

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya kalubalanci magabatansa a jihar da su fito su yi rantsuwar cewa ba su…

Read More »

Makonni biyu bayan zabe, Shugaban Amurka Biden bai taya zababben shugaban kasa Tinubu murna ba

A watan Mayun da ya gabata, Mista Biden ya buga waya da zababben shugaban kasar Philippines Ferdinando Marcos Jr, domin…

Read More »

Bani da wata matsala da Tinubu, kawai ina kalubalantar tsarin INEC – Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, LP, Peter Obi, ya ce ba shi da kishi ga zababben shugaban kasa,…

Read More »

Shugaban INEC ya yi barazanar kai karar PDP saboda bata masa suna

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu ya shawarci jami’an jam’iyyar PDP da su daina…

Read More »
Back to top button