Tsaro
-
‘Yan sanda da sauran hukumomin tsaro sun ki bin diddigin masu garkuwa da mutane ta hanyar bayanan NIN-SIM – Pantami
Mista Pantami ya zargi hukumomin tsaro da rashin amfani da bayanan NIN-SIM wajen magance yawaitar garkuwa da mutane domin neman…
Read More » -
‘Yan ta’adda ne suka saje a cikin da fararen hula – DHQ ta mayar da martani kan harin bam a Kaduna
Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce harin da jiragen yakin suka kai a unguwar Tudun Biri, da ke karamar hukumar Igabi…
Read More » -
Da dumi’dumi: ‘Yan bindiga sun kashe mutun 15 a Karamar Hukumar Bali Dake Jihar Taraba.
An bayyana cewa an kashe mafarauta 15 yayin arangama da ‘yan bindiga a wani yanki mai tsaunuka da ke kusa…
Read More » -
Babu sulhu tsakaninmu da Ta’adda ~Gwamnatin katsina.
Gwamnatin Katsina ta ce ba za ta tattauna da duk wani mai laifi ko gungun masu aikata laifuka ba amma…
Read More » -
Gwamna Zulum yace a halin yanzu babu wata al’umma dake karkashin Boko Haram a Borno
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya bayyana cewa babu sauran al’ummomi da ke karkashin ikon Boko Haram a cikin…
Read More » -
‘Yan bindiga sun kai hari hedikwatar karamar hukuma, sun kashe mutum daya, sun sace dan sarki, da wasu mutane shida a Zamfara.
An bukaci Gwamna Dauda Lawal cikin gaggawa da ya nada mataimakan tsaro, a matsayin wani mataki na dakile hare-haren ‘yan…
Read More » -
’Yan bindiga sun kashe mutane da dama sun kuma yi awon gaba da wasu a kauyukan Zamfara
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan ta’adda ne sun kai hari kauyen Kwatar da ke kusa da Gidan…
Read More » -
Yanzu-yanzu: Yan bindiga sun kashe sojoji 7 da ‘yan banga 20 a Zamfara
Sojojin Najeriya bakwai da suka hada da dan sanda daya, da kuma ‘yan banga 20 da suke yin yaki tare…
Read More » -
Tashin Hankali: An kama wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne suna yunkurin kai hari gidan Atiku da wasu wurare a Yola
Wadanda ake zargin, an mika su ga sojoji ranar Litinin, in ji ofishin jagoran ‘yan adawa. Muna sanar da al’ummar…
Read More » -
Ku Fito Ku Mika wuya, Ba Za’a Yi Tattaunawar Sulhu Da Ku Ba – Gargadin Sojoji Ga ‘Yan Ta’adda
Rundunar Sojin ta shawarci Hakimai da al’ummar Jihar Zamfara da su kafa kungiyoyin da za su kare al’ummarsu idan aka…
Read More »