Tsaro

Sojoji sun kashe mayakan ISWAP 41 – ciki har da babban kwamanda a Borno

Dakarun ‘Operation Hadin Kai’ da ‘Civilian Joint Task Force’ (CJTF) sun kashe mayakan ‘yan ta’addan Islamic State West Africa Province…

Read More »

Mayakan Boko Haram 13,360 ne suka mika wuya a cikin watanni 18 – Irabor

Babban Hafsan Sojin Najeriya Janar Lucky Irabor, ya ce kimanin mayakan Boko Haram 51,828 da iyalansu ne suka mika wuya…

Read More »

DA DUMI-DUMI: An yi garkuwa da jami’an hukumar INEC a mahaifar Gwamna Matawalle suna kan hanyar zuwa Collation Center na Zamfara

An yi garkuwa da jami’in zabe na zaben gwamnan jihar Zamfara a karamar hukumar Maradun. Lamarin ya faru ne a…

Read More »

Da izinin Allah Zamu cirewa duk wani jami’in tsaro kakinsa ko waye idan yace zai mana rashin Gaskiya a zabe ~Cewar Gawuna

A cikin wani bidiyon an hango mataimakin gwamnan jihar Kano Kuma Dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin jam’iyar Apc Dr…

Read More »

Da dumi dumi ‘yan Bindiga sun sake Kai hari ga daliban Makaranta a ikara ta jihar kaduna

‘Yan bindiga sun kai hari makarantar sakandaren kimiyya ta gwamnati, Ikara a jihar Kaduna. Majiyarmu ta tattaro cewa wasu mutane…

Read More »

Da Dumi Dumi: ‘Yan Bindiga sun sace Ɗalibai a Kaduna.

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu satar mutane ne sun kai hari a Kwalejin Gandun Daji ta Tarayya da…

Read More »

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Zakaran Dambe Na Najeriyar Hari Jim Kadan Bayan Ya Karbi Check na N10m Daga Gwamna.

A cewar rahotanni, ‘yan bindiga sun far wa Oyekola ne jim kadan bayan ya karbi check din Naira miliyan 10…

Read More »

Mun tattauna da Gumi, kuma ya yi alkawarin taimaka wa mana kan rashin tsaro, muna jiran sa – Gwamnatin Tarayya.

Babagana Monguno, mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), ya ce Ahmad Gumi, malamin addinin Islama, ya…

Read More »

‘Yan Bindiga sun tarwatsa ɗalibai daga ajujuwansu a Zamfara.

‘Yan Bindiga sun tarwatsa ɗalibai daga ajujuwansu a Zamfara Wasu ɗalibai da ke karatu a wata makarantar sakandire a unguwar…

Read More »

Ina cikin wadanda aka sace, na biya kuɗin fansa don a saki ’ya’yana maza, ba ni da hannu a ta’addanci da garkuwa da mutane, cewar Wakili shugaban Fulani.

Shugaban Fulani, Iskilu Wakili, wanda kungiyar Oodua Peoples Congress da sauran jami’an tsaro suka kama a Kajola, yankin Ibarapa na…

Read More »
Back to top button