Uncategorized

Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25trn

Ya zuwa ranar 31 ga Disamba, 2022, Jimillar Bashin Jama’a ya kai Naira tiriliyan 46.25 ko kuma dala biliyan 103.11,…

Read More »

Ban taba ganin Dan ta’addan daya sami Gwamnati kamar Ganduje ba Dan ta’adda ne na karshe na Gani da ido na a wannan zaben ~Cewar Kwankwaso.

Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso Yana wannan jawabi ne a lokacin da ‘yan Kasuwar jihar Kano suka Kai Masa ziyarar taya…

Read More »

Dukda Ni ne na lashe zabe amma zan maka jam’iyar PDP a Kotu domin ban Yarda da kuri’un da suka samu ba ~Cewar Sanata Uba sani.

Zababben gwamnan jihar Kaduna Mai jiran Rantsuwa Sanata Uba sani a wata fira da BBC Hausa a lokacin da yake…

Read More »

Wanda duk yasan bai da abin hawa to ya shiryawa tafiyar kafa daga gobe litinin__Sanarwa daga masu babura masu kafa uku (adaidaita sahu) na jihar kano.

Wanda duk yasan bai da abin hawa to ya shiryawa tafiyar kafa daga gobe litinin__Sanarwa daga masu babura masu kafa…

Read More »

Sheikh Abduljabbar ya jinjinawa Ganduje kan hukuncin hadashi Mukabala da malaman jihar kano.

A wata sanarwa da Makarantar Sheikh Abdujabbar Nasiru kabara ta fita yanzu ta nuna jin Dadi game da hukuncin da…

Read More »

COVID-19: Gwamnatin Tarayya ta ba da dalilan da za su sanya a sake sanya dokar zaman gida a Najeriya.

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ta ce za a bar Gwamnatin Tarayya ba tare da wani zabi ba sai dai ta…

Read More »

Kudi aka bamu tare da alkawarin Za’a bamu Babura domin muyi Zanga Zanga a Kan Sanata Uba Sani Amma munyi Nadama ~Inji Musa Uban-Daba

Shugabannin zanga-zanga a yankin Rigasa da ke Kaduna sun nemi afuwa ga Sanata Uba Sani Kan Zanga Zangar da suka…

Read More »

Kotu ta bayar da belin Sowore kan N20m.

Wata kotun majistare da ke zaune a Wuse Zone 2, Abuja, ta bayar da belin Omoyele Sowore, wanda ya hada…

Read More »

Gwamnati ta biya Diyyar duk wanda masu garkuwa da Mutane suka kashe~ Sakataren Gwamnatin Katsina.

Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Alhaji Mustapah Muhammad Inuwa, yace mutanen da Ake sace musu ‘yan uwa su daina biyan kudin…

Read More »

Zaben Shugaban Kasa 2023 Gwamna yahaya Bello yayi magana Kan maye gurbin Buhari

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a ranar Litinin ya ce baya son ya shagala da kiraye-kirayen da ake yi masa…

Read More »
Back to top button