Wasanni

Aisha Buhari ta bada gudumawar motar bas ta musamman ga ‘yan wasan motsa jiki

Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta baiwa ‘yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle a Najeriya wata motar bas ta musamman wacce…

Read More »

Mun san mun yi babban kuskure a wasan jiya, amma muna neman gafararku, Kaftin Ahmad Musa ya fadawa ‘Yan Najeriya.

Ahmed Musa ya nemi afuwa kan rashin nasarar da suka yi a ci 4-4 a Benin Kyaftin din Super Eagles,…

Read More »

Cristiano Ronaldo ya warke daga Coronavirus, Ya koma kulob dinsa na Juventus..

Tauraron dan kwallon Juventus, Cristiano Ronaldo ya sami damar komawa kungiyar bayan ya gwada gwajin Covid-19. Kungiyar ta Serie A…

Read More »

El-rufai Ya Shiga Gasar Gudun Fanfalaƙi Na Kaduna.

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya sanar da cewa ya yi rajista a gasar tseren fanfalaki na jihar da…

Read More »

Ɗan Wasan Everton Da Italiya Moise Kean, Mai Shekara 20 Yana Son Komawa Juventus.

Kasuwar ‘yan kwallo: Makomar Bellerin, Bale, Kean, Mendy, Ritchie, Luiz, Lacazette Barcelona ta tuntubi Arsenal kan yiwuwar dauko dan wasan…

Read More »

Kasuwar ‘Yan kwallo: Makomar Draxler, Stones, Batshuayi, Tomori, Garcia, Brooks.

Leeds United na yunkurin dauko dan wasan Paris St-Germain da Jamusr Julian Draxler, mai shekara 26. (RMC Sport – in…

Read More »

Aston Villa Ta Amince Ya Sayi Watkins Kan £28m Daga Brentford.

Aston Villa ta kusa kammala sayen dan wasan Brentford Ollie Watkins bayan ta amince ta biya £28m abin da zai…

Read More »

Man United Na Son Dauko ‘Yan Wasa Uku, Barcelona Na Zawarcin Thiago

Makomar Sancho, Bale, Telles, Brewster, Thiago, Mendy, Kante, Tarkowski Manchester United na fatan daukar karin ‘yan wasa uku kafin a…

Read More »

Kungiyar Juventus Na Neman Messi Ya Hadu Da Cristiano Ronaldo A Gasar Serie A.

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta tuntubi sansanin Lionel Messi, domin kokarin tursasa shi zuwa inda za su hadu da…

Read More »

Ina Son Na Koma Barcelona, Ronald Koeman Ya Sanar Da Kungiyar KNVB.

Rahotanni sun ce shugabannin Barcelona na tattaunawa da hukumar kwallon Holland (KNVB) yayin da suke kokarin nada Ronald Koeman a…

Read More »
Back to top button