Covid-19 An Samu Karuwar Masu Dauke Da Corona Virus A Najeriya…..

Spread the love

Adadin wadanda suka kamu da coronavirus a Najeriya ya karu zuwa 305 bayan wasu 17 sun harbu a jiya Juma’a, a cewar hukumar NCDC mai yaki da yaduwar cutuka.

Daga cikinsu, takwas a Jihar Legas suke – wadda yanzu take da 163 kuma mafi yawa a kasar.

Jihohin da aka samu sababbin wadanda suka kamu da Cutar Kamar Haka:-

Lagos – 8

Katsina – 3

Abuja – 2

Neja – 1

Kaduna – 1

Anambra – 1

Ondo – 1

Allah Ya Kawo mana Karshen Wannan Masifar.

Ahmed T. Adam Bagas

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *