Uncategorized

Covid-19:- Anyi Feshin Hayakin Kashen Kwayoyin Corona a Limawa Minna Jahar Neja.

Daga Ahmed T. Adam Bagas

Da sanyin safiyar Yau Litinin ne dai Ma’aikatan Lafiya Na Jahar Neja Suka yi Feshin Hayakin Nan da yake kashe Kwayoyin Cututtuka masu Yaduwa a Anguwar Limawa da ke Fadar Gwamnatin Jahar Neja.

Limawan dai Nan ne Inda aka Samu wani Matashi da Yake Dauke da Cutar ta Corona A karon Farko a Fadin Jahar, Wanda Dalilin Haka Gwamnatin Jahar ta Ayyana Yau 13-04-2020 Ta Tabbarda Dokar Tabaci Na Awanni 24 Har Tsawo Makinni 2 a Fadin Jahar, Kuma Al’ummar Garin Minna Sun Amsaki Inda Akawayi Gari Yau Baka Ganin Kowa a Minna Dazaran Kaga Mota ko Mashi Tabbar Na Jami’an Tsaro ne Ko Na Kiwon Lafiya.

Duk wannan Makan Gwamnati Ta Daukane domin Gudun yaduwar Wannan Annobar Tsakanin Al’ummar Jahar.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button