Lafiya

Covid-19: Gwamnan Sokoto Ya Ruga Wajen Shugaban Kasa Neman Dauki…

Spread the love

Daga Ahmed T. Adam Bagas

Gwamnan Jahar Sokoto Hon. Aminu Waziri Tambuwal Ya Garzaya Birnin Tarayya Abuja Wajen Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Domin Neman Agajin Gaggawa kan Cutar CoronaVirus a Jahar.

Kawo Yanzu dai Cutar Ta Kama Mutane 66 Ta Kashe 8 A Jahar Ta Sokoto, Hakan Yasa Tambuwal Din Ya Garzaya Wajen Shugaban Kasa domin Neman Dauki.

Allah Ya Kawo mana karshen Wannan Masifar.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button