Covid-19;-Gwamnatin Jahar Neja ta Sassauta Dokar Zaman Gida…

Spread the love

Gwamnan Jahar Neja Abubakar Sani Bello ya Sassuta dokar zaman gida wanda gobe Laraba Sabon Tsarin zai Fara. Daga gobe Al-ummar Jahar zasu ci gaba Al’amuransu Tun Karfe 4 Na safe Zuwa 10 na dare Sabanin Abaya Ana fita Sau uku a mako Inda Ake Fita Ranakun Lahadi,Talata da Juma’a.

Dokan dai na baya da na yanzu duk ka anyi sune domin dakile Yaduwar Cutar Corona Virus a Fadin Jahar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *