Mata iyayenmu

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Ga Dattijon Da Yayi Fyade…

Spread the love

Wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rajamu a kan wani dattijo da aka samu da laifin fyade.

A ganinku yanke hukunci irin wannan zai taimaka wajen kawo karshen matsalar fyade tsakanin al’umma?

Daga Mutawakkil Gambo Doko

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button