Labarai

Da Dumi Dumi: Tinubu ya cire sunan Maryam Shetty daga Sunayen ministoci, ya mika Keyamo

Spread the love

Shugaba Bola Tinubu ya janye nadin Maryam Shetty a matsayin minista.

Shugaban ya kuma kara da Festus Keyamo, tsohon karamin ministan kwadago a cikin jerin sunayen ‘yan takara.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button