Labarai

Da Dumi Dumi ‘yan bindiga sunyi garkuwa da fasinjan doguwar mota a jihar Niger..

Spread the love

Rahotanni da muke samu yanzu ‘Yan Bindiga sun kashe fasinjan doguwar mota Baki ɗayansu Lamarin ya faru be A daidai Garejin kundu Kan Hanyar Zungeru Dake Jihar Niger.

Miyagun Sun tafi Da Dukkanin Mutanen Dake Cikin Wannan Mota Ta NSTA Saidai wata Mata Guda Daya Wacce Ta kubuta.

Cikakken labarin zai Zo daga baya…

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button