Labarai

DA DUMI’DUMI: Hukamar zabe ta bayyana Uba sani amatsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan jihar Kaduna.

Spread the love

Hukamar zabe Mai zaman kanta INEC ta sanar da Uba sani amatsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan jihar Kaduna.

Ga Sakamakon zaben kamar haka APC: 730,002
PDP: 719,196

Tazarar kuri’u da Sanata Uba sani Ya bawa Isah Ashiru kudan suna kamar haka .10,806

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button