Labarai

Ganduje zai kashema kanawa bilyan uku 3bn

Spread the love

Gwabnan Jahar kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana hakane A gurin bikin fara gabatar da rigakafin cutar maleriya da akayi A fadar masarautar bichi Ajiya

Gwabnan yace kudin hadin gwaiwa ne tsakanin Gwabnatin Kano da kungiyar yaki da cutar maleriya ta duniya

Ganduje yace wanan Shirin yazama dole sakamakon yadda cutar maleriya take kashe yara da mata ajahar Kano inda yace za’a gudanar da rigakafin a daukacin kananan hukomomin jahar Kano 44

Bikin kaddamar da rigakafin ya samu halartar matemakin Gwabnan Kano Dakta Nasir yusif Gawuna da Mai martaba sarkin Bichi Alh nasiru Ado bayero da kwamishinan lafiya na jahar Kano Dakta Aminu Ibrahim tsanyawa da sauran manyan mukarabban Gwabnati Daga Abdulrashid Abdullahi, Kano

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button