Labarai

Gwabnatin Kano Ta Kara Ranar Litinin Matsayin Ranakun Fita Kasuwa.

Spread the love

Gwabnatin jahar Kano karkashin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta ‘kara ranar litinin acikin ranakun fita kasuwa ajahar Kano inda yanzu za’a ringa fita ranar litinin laraba juma’a lahadi

A sanarwa da Gwabnatin ta fitar ta bakin sakataren yada labarai na Gwabnan mal. Abba Anwar tace ta Duba bu’katar ‘yan kasuwar jahar Kano da Suka nemi a karamusu kwana 1 A cikin kwanakin fita kasuwa A jahar Kano
.
Za’a Rinka Bude Kasuwanni JUMMA’A, LAHADI, LITININ, LARABA.

Daga Abdulrashid Abdullahi,Kano

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button