Al'adu

Gwamna Zulum Ya Ziyarci Iyalan Sojan Da Fashewar Bom Ta Ritsa Dashi.

Spread the love

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Gidan Sojan da Bam Ya Kashe a Wajen Aikinsa a Borno.

Sojan Marigayi Laftanar. Babakaka Shehu Ngorji, Ya Hadu da Ajalinsa ne Lokacinda Bam Ya Fashe a Costom da Kulogumna dake Arewacin Maiduguri.

Zulum Ya Jajantawa Iyalan Mamacin a Maiduguri, Kana ya Ambaci Ngorji da Jarimi mai Kishin Kasa da Jahar sa. Sannan Yayi masa Addu’ar Allah Yasa Aljannace Makomarsa.

Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button