Al'adu

Gwamna Zulum Ya Ziyarci Iyalan Sojan Da Fashewar Bom Ta Ritsa Dashi.

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Gidan Sojan da Bam Ya Kashe a Wajen Aikinsa a Borno.

Sojan Marigayi Laftanar. Babakaka Shehu Ngorji, Ya Hadu da Ajalinsa ne Lokacinda Bam Ya Fashe a Costom da Kulogumna dake Arewacin Maiduguri.

Zulum Ya Jajantawa Iyalan Mamacin a Maiduguri, Kana ya Ambaci Ngorji da Jarimi mai Kishin Kasa da Jahar sa. Sannan Yayi masa Addu’ar Allah Yasa Aljannace Makomarsa.

Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button