Labarai

Gwamnatin tarayya ta bayyana Ranar hutun bikin kirsimeti.

Spread the love

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Ranar Juma’a 25, da Kuma Ranar Litinin 28 Disamba 2020 sai kuma Ranar Juma’a, 1 ga Janairu, 2021 a matsayin ranakun hutu don bikin Kirsimeti, da Kuma Ranar Sabuwar Shekara bi da bi.

Ministan cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya a cikin wata sanarwa da babban sakataren ma’aikatar, Dakta Shuaib Belgore ya sanya wa hannu a ranar Laraba. Yau.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button