• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Babban Dan Jamal Khashoggi Ya Ce Sun Yafe Kisan Mahaifinsu.

Sabiu1 by Sabiu1
June 4, 2020
in Kasashen Ketare
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Haidar H Hasheem Kano

A jiya ne Salah Khashoggi babban dan Jamal Khashoggi, ya sanar da cewa sun yafe kisan mahaifinsu da jami’an tsaron kasar Saudiyya suka yi.

Tashar talabijin din gwamnatin Saudiyya ta bayar da rahoton cewa, Salah Khashoggi dan marigayi Jamal Khashoggi, ya sanar a shafinsa na twitter cewa; sun yi afuwa a kan wadanda suka yi wa mahaifinsu kisan gilla.

Sai dai a nata bangaren Agnès Callamard, babbar jami’ar majalisar dinkin duniya mai harhada rahotonni kan cin zarafin bil adama a duniya ta bayyana cewa, tun farko sun yi zaton hakan, domin kuwa matsin lambar da iyalan Khashoggi suke fuskanta daga mahukuntan Saudiyya na nuni da cewa, daga karshe dai dole ne iyalan Khashoggi su saduda, matukar dai suna son rayuwarsu.

A karshen shekara ta 2018 ce dai wasu manyan jami’an tsaron masarautar Saudiyya, daga ciki har da masu tsaron lafiyar Muhammad Bin Salman yarima mai jiran gadon sarautar kasar, suka yi wa fitaccen dan jarida na kasar ta Saudiyya kisan gilla a cikin ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin Istanbul na kasar Turkiya.

Gwamnatin Amurka dai ta bayar da cikakkiyar kariya, tare da hana gudanar da duk wani bincike kan wannan lamari, musamman ma a kan Muhammad bin Salman, wanda shi ne babban wanda ake zargi da hannu wajen kashe Jamal Khashoggi, da ke sukar salon mulkinsa.

Previous Post

Allahu Akbar- Ya Rasu Yayin Sallar Asubahi A Ƙasar Masar .

Next Post

Wata Mata Ta Haifi ‘Ya’ya 15 A Haiwuwa 6..

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Wata Mata Ta Haifi 'Ya'ya 15 A Haiwuwa 6..

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.