• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Tirƙashi: Wani Ɗan Najeriya Ya Fara Hawan Babur Daga London Zuwa Legas. Ko Wani ko Irin Fata Kuke Masa?

Jaridar Mikiya by Jaridar Mikiya
April 20, 2022
in Kasashen Ketare
0
Tirƙashi: Wani Ɗan Najeriya Ya Fara Hawan Babur Daga London Zuwa Legas. Ko Wani ko Irin Fata Kuke Masa?
0
SHARES
93
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani ɗan Najeriya wanda daɗi yayi wa katutu ya ɗauko dala babu gambo.

Domin kuwa yanzu zancen da akeyi, mutumin mai suna Kunle Adeyanju ya soma wata doguwar tafiya, tafiya salon gudu-gamai-ƙareka tun daga can Ingila zuwa nan Najeriya, inda yake fatan tsaida tafiyar tasa a birnin Legas.

Adeyanju ya bayyana hakan ne a wani wallafaffen rubutu daya wallafa a shafin sa na Twitter, inda ya bayyana cewa tafiyar zata soma ne daga wannan talatar.

Yace zaiyi, somin taɓi ne daga Landan zuwa Borges dake ƙasar Faransa, sannan ragowar ya ƙarƙare ta a cikin kwana 25.

Mutumin ya zayyana cewa, yana sa ran keta ƙasashe da dama, cikin su kuwa sun haɗa da Andalus (Spain), Senegal, Ghana da kuma Togo.

A cewar sa:

“A yau na soma tafiyar nan tasa kai daga London zuwa Legas a 19 ga watan Afrilu. Tafiyar ina sa ran ta ɗauke ni kwanaki 25, kuma zanyi tafiya mai nisan kimanin kilomita dubu goma sha biyu (12,000km/h)”.Ya wallafa.

Ko wani ko irin fata kuke masa?

Rahoto: Abubakar Mustapha Kiru

Previous Post

Kwamishinan Ganduje yayi watsi da Umarnin sa ya ajiye mukamin sa kawai duk da Gandujen Yace bai aminta ba.

Next Post

Mantau, Sha’afa ko Shekaru: Pantami Ya Cire Wa Mutane Lambobin Su Daga Turken Tashar Wutar Lantarki Ta Ƙasa — Tinubu.

Jaridar Mikiya

Jaridar Mikiya

Next Post
Mantau, Sha’afa ko Shekaru: Pantami Ya Cire Wa Mutane Lambobin Su Daga Turken Tashar Wutar Lantarki Ta Ƙasa — Tinubu.

Mantau, Sha'afa ko Shekaru: Pantami Ya Cire Wa Mutane Lambobin Su Daga Turken Tashar Wutar Lantarki Ta Ƙasa -- Tinubu.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

June 29, 2022

Recent News

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

June 29, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.