Kasashen Ketare

Tuni Kungiyat Kasashen Afirika Ta Yamma( ECOWAS) Ta Sakawa Kasar Mali Takunkumi.

Spread the love

Kungiyar kasashen Africa ta yamma ECOWAS ta sanyawa kasar Mali takunkumi daga yau Alhamis 20 ga watan Augusta 2020.

Shugaban cin kungiyar kasashen Africa ta yamman ta kuma umarci duk mambobin kasashen da suke makwabtaka da kasar ta Mali dasu rufe iyakokin su da kasar ta Mali har se kasar Mali ta gaggauta dawo da tsarin mulkin demokradiyya a kasar ta Mali.

Daga Kabiru Ado Muhd

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button