• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Kasuwanci

Tsuguni bata ƙare ba: Za’a gurfanar da Muhuyi Magaji Rimin Gado a gaban ƙuliya manta sabo, saboda yasa EFCC ta cafke Gwagwgo a komar ta.

Sabiu1 by Sabiu1
October 9, 2021
in Kasuwanci
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Idan za’a iya tunawa, tun daga ranar 19 ga Yuni, lokacin aka soma wata turka turka tsakanin fadar gamnatin Kano, Asibitin Ƙasa, da majalisar dokokin jihar Kano, inda Asibitin na ƙasa ya aika da wasiƙa ga Majalisar Dokokin Jihar Kano, inda ya ce takardun da Muhuyi ya gabatar ga Majalisar na bogi ne, biyo bayan gayyatar da majalisar tayi masa yace wancan asibitin me ya bashi takardar.

Duk da cewa Muhuyi Magaji Rimin Gado an dakatar da Muhuyi a ranar 5 ga watan Yuli na 2021, kuma aka maye gurbinsa da Mahmoud Balarabe, da alama tsuguni bata ƙare i zuwa wannan lokacin.

Domin kuwa, idan za’a iya tunawa, kwanakin baya da suka gabata watau ranar 4-5 ga watan Oktoba na shekara 2021, Hafsat Ganduje (Gwagwgo ta amsa) , kiran hukumar EFCC.

Duk da cewar duniya a ta shaida cewar, ɗan cikin ta mai suna Abdulazeez Ganduje ne yakai ƙarar, shaidun baya-bayan nan suna so su kuma kawo tasgaro ga wannan amanna da akayi da maganar.

Majiyoyi a Fadar Gwamnatin Jihar Kano sun ce Gwamna Ganduje ya yi amannar cewa Muhuyi ne ya sa Hukumar Hukunta Masu Yi Wa Tattalin Arziƙin Ƙasa Ta’anati, EFCC ta kama mai ɗakinsa.

Saboda haka ne yanzu zancen da akeyi, rundunar ƴan Sandan ta Jihar Kano na shirin maka tsohon Shugaban Hukumar karɓar Ƙorafe-Ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, PCACC, Muhuyi Magaji Rimin Gado a kotu bisa zargin sa da gabatar da bayanan ƙarya ga Majalisar Dokokin Jihar Kano

Ance ɗaukar matakin nan bai rasa nasaba da yadda Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje bai ji daɗin yadda Muhuyin yayi wa Gwagwgo cinne da kuma yadda ƴan sanda suka gudanar da binciken, saboda haka ne ya dage kan cewa dole a maka Muhuyi a kotu.

A cewar majiyar mu:

“Gwamna ya ji haushin Muhuyi bisa gayyatar da EFCC ta yi wa mai ɗakinsa. Kowa ya yadda cewa Muhuyi ne ya sa a gayyace ta”, a cewar wata majiya da ba ta so a bayyana sunanta.

Shin kuna ganin wannan wani salo ne na boye laifin Abdulazeez Ganduje? Ko Kuwa haƙiƙa tabbas Muhuyin ne kanwa uwar gami wajen wannan cinnen?

Bayyana ra’ayi!

Rahoto: Abubakar Mustapha Kiru

Previous Post

MTN sun bayarda hakuri ga ‘Yan Nageriya.

Next Post

Cikin Hotuna: Yadda aka yaye wasu sababbin zaratan sojojin Najeriya yau a Kaduna.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Cikin Hotuna: Yadda aka yaye wasu sababbin zaratan sojojin Najeriya yau a Kaduna.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.