• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Kimiya Da Fasaha

Su Waye Masana Kimiyyar Musulunci? (1)

Sabiu1 by Sabiu1
May 10, 2020
in Kimiya Da Fasaha
0
0
SHARES
1
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ranar 2 ga watan January na wannan shekara ta 2020 ta kasance rana mafi muni ga ilahirin kasar Iran da kawayenta da sauran mutanen duniya da sukayi jimamin kisan gillar da Amurka tayi wa Qassim Sulaimani. A wannan rana ne nayi rubutu kan dalilin da yasa kimiyyar kasar Farisa (Persia) bata cigaba ba, dalilai mafiya rinjaye sune sanya mata takunkumin da kasashen yamma da abokan hamayyarta na gabas ta tsakiya sukayi. Saboda haka a yau duniyar musulunci bata cika tunawa da manyan masana kimiyyarsu ba, da kuma gudummawar da suka bawa kimiyyar zamani. Sai dai a kullum tunawa mukeyi da gudummawar da su Albert Einstein, Galileo, Lamataire, Hubble da sauransu suka bawa kimiyya. Mun manta da hazikan kakaninmu da sukayi ruwa da tsaki don ganin mun amfana, amma sai dai kash! Kimiyyar bata hannunmu har yanzu.

A yau kudiri na shine kawo sunayensu da gudummawar da suka bawa kimiyya wanda har yanzu, kuma har gobe mutanen duniya suna cin moriyarsu. Har ila yau, zan so yin bayani ko kadan ne dangane da fasaharsu da kasashen yamma suka sata suka mayar dasu nasu. Bugu da kari, a cikin wannan rubutun dai zan hada da manyan masana kimiyyar musulunci a dunkule, shiyasa na sanyawa rubutun taken “Su Waye Masana Kimiyyar Musulunci?” amma saboda hazikanci, jajircewa da kuma babbar gudummawar da masana kimiyyar Farisa suka bawa kimiyyar zamani da musulunci wanda har abada baza’a taba mantawa da su ba yasa na yi wannan rubutu a sama don nuna fifiko.

Wato anan idan nace “masana kimiyyar musulunci” ina nufin kwararrun masana kimiyya wadanda sukayi ruwa-da-tsaki wajen ganin sun samar da gudummawa mai tarin yawa ga kimiyya domin gina ta, sannan wadannan masana kimiyya sun kasance musulmai ne, basa kuma aibata wani cigaba ko bincike da suka samu ta bangaren kimiyya matukar bai ci karo da addinin musulunci ba. Wadannan hazikan masana sun dukufa wajen ganin sun gina fannin kimiyya na chemistry, physics, medicine, astronomy, biology, mathematics da sauransu tun daga karni na bakwai (7th century) har zuwa karni na goma sha tara (19th century), wanda daga nan ne duniyar masana kimiyya ta hade wuri guda kama daga musulmai, yahudawa, kiristoci, da sauran addinai da ma wadanda basu da addini.

Mu hadu a kasha na biyu…
Daga Marubuci:
Mohiddeen Ahmad

Wanda Ya Tace: Ismail Aliyu Ubale

Previous Post

Da Dumi Dumi: A Jamhuriyar Nijar An Tsawaita Dokar Hana Fita.

Next Post

Hukumuar Kula Da Ingancin Abinci Da Magunguna Ta Amurka FDA Ta Bayar Da Umarnin Fara Amfani Da Kwayar Remdesivir A Matsayin Maganin Cutar Korona, A cetwar Shugaba Donald Trump.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Hukumuar Kula Da Ingancin Abinci Da Magunguna Ta Amurka FDA Ta Bayar Da Umarnin Fara Amfani Da Kwayar Remdesivir A Matsayin Maganin Cutar Korona, A cetwar Shugaba Donald Trump.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.