Labarai

Ku tuba ku Zo muyi Addinin Muslunci Kiran Boko Haram ga musilman Nageriya

Spread the love

Kungiyar ta’addancin Boko Haram sunyi Kira ga musilman Nageriya su tuba suji tsoron Allah su Zo a hadu ayi Addinin Allah tare a Cikin sanarwa ‘Yan Kungiyar sunce Basu da burin cigaba da kashe Al’umma idan Suka tuba Suka bi gaskiya sunyi Wannan kirane a Cikin sabon bidiyon day Suka saki Kan Batun Kisan mutun 110 a Garin zabarmari na Karamar Hukumar jere Dake jihar Borno…

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button