• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Allah yasa Jam’iyar APC ta Shekara talatin da biyu 32 tana Mulki a Nageriya ~inji Sarkin Daura.

Sabiu1 by Sabiu1
March 31, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mai Martaba Sarkin Daura, Alhaji Faruk Umar Faruk, ya bayyana cewa, duk da yake shi ba dan siyasa ba ne, amma ya zama wajibi su cigaba da yin addu’o’in samun nasarar Jam’iyya APC mai mulkin Nijeriya, domin ganin ta cigaba da mulki har nan da shekaru 32, kamar yadda ya ji wasu suna ta fatan faruwar hakan.
Sarkin Dauran ya bayyana haka ne a gidan Gwamnatin Jihar Katsina jiya lokacin da ya kai wa Gwamna Aminu Bello Masari ziyarar jaje dangane da iftila’in gobarar Babbar Kasuwar Katsina.
“Masarautar Daura tana da abubuwa guda biyu; Shugabancin kasar nan yana hannun mutumin Daura, haka Gwamna Masari shi ma dan Daura ne, dukkansu kuma adalan shugabanni ne. Ya zama wajibi mu dage da addu’o’i ba dare ba rana na ganin sun yi nasara a cikin wannan mulki nasu,” inji Mai Martaba Sarkin.
Alhaji Faruk Umar ya kara da cewa, “mu sarakunan kasar Daura da Katsina babu abinda za mu cewa masu mulki a wannan lokaci, saboda babu irin abun alherin da ba ku yi mana, sai dai mu yi maku fatan alheri. Mun dage da yi maku addu’a, wadda ba sai mun bayyana a fili ba, don samun nasarar Shugaban kasa Muhammadu Buhari da Gwamna Aminu Bello Masari.
“Duk da ba ni siyasa, amma Ina fatan jam’iyyar APC ta cigaba da mulki a kowane mataki a kasar nan har zuwa shekaru talatin da biyu, kamar yadda na ji ana cewa.”
Mai Martaba Sarkin Daura ya cigaba da cewa, “Ina tabbatar maka dari bisa dari, Ina goyan bayan Shugaban kasa Muhammadu Buhari da Gwamna Aminu Bello Masari ko kana bisa kujera da ba ka kai. Duk wanda ke Jihar Katsina da Nijeriya ya san amfaninka da kudurorinka na alheri.”
Sarkin ya kara da cewa, “tabbas ba a taba samu gwamnati, wadda shugabanninta ke kula da talakawa da ririta kudin talakawa da kuma tausaya masu kamar wannan gwamnati ba. Ba mu sani ba ko nan gaba ba! A baya dai babu!
“Don haka muna jinjina maku kuma irin wadannan halaye naku na kirki ku cigaba da su. Ku cigaba da ayyukan alheri da gaskiya da rikon amana da na san ku da shi. Haka sha’anin tsaro, muna yabawa da jinjina ma ka da tausaya maka irin yadda ka ke jajircewa. Kowane mai hankali ya san ana samun sauki, saboda kokarinka ne ba dare ba rana. Allah ya saka da alheri.
Daga karshe, Sarkin ya Jajenta wa ’yan kasuwar da mummunar gobarar ta rutsa da su har suka yi asarar dukiyoyin masu dimbin yawa.
“Ina adduar Allah ya kara tsare gaba. A madadin masarautar Daura da al’ummar Jihar Katsina, Ina mika sakon jajentawa,” a ta bakin Sarkin Daura.

Daga Sagir Abubukar, Katsina

Previous Post

TIRKASHI: Wikipedia sun kulle shafin Tinubu bisa kamashi da laifin Canja Shekarun Haihuwarsa daga 79 Zuwa 69.

Next Post

Sanata Uba sani ya kafa Fitilu masu Anfani da Hasken Rana a Coci-Coci da Masallatai.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Sanata Uba sani ya kafa Fitilu masu Anfani da Hasken Rana a Coci-Coci da Masallatai.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.