• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

An Cinye kudin Lauyoyi An Kuma Kori alkali daga Kotu a jihar Nasarawa.

Sabiu1 by Sabiu1
December 16, 2020
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A jihar Nasarawa An canjawa wani alkalin Kotun Upper Area Court 1 wajen aiki Sakamakon zargin Cewa alkalin ba zai yi Abinda ake so ba, na bin ra’ayin wasu jiga jigan Gwamnatin jihar Kan zargin halllakar da dukiyar lauyoyi Alkalin Mai suna Tijjani Abubakar an canza Masa wajen aiki ne daga Garin lafiya babban Birnin jihar Nasarawa Zuwa karamar hukumar Keana dake jihar Nasarawan.

A Ranar 14 ga wannan watan da muke ciki ne dai alkalin ya bayarda umarnin a kamo babban ma’aji (Accounter Genaral) na jihar Wato Zaka El Yakubu Amma Koda Ma’aikacin Kotun ya Isa Ofishin Akawuntan basu riskeshi ba sai dai a Lokacin da akawuntan ya samu Labarin cewa anzo nemansa daga kotu sai yayi sauri ya garzawa Zuwa Ofishin abokinsa Sani Ahmad wato babban Mai shigar da umarni Lauyan Gwamnatin jihar Nasarawa domin neman tallafinsa Kan Al’ummarin, Lamarin da yasa Jiga jigan Ma’aikatar shari’a Suka taru Suka Kuma zauna sai Suka Kira dan Aiken Kotun suna tambayarsa cewa waye ya bashi umarnin Kama Akawunta? Sai shi Kuma Yace masu alkalinsa Tijjani Abubakar ne ya tabbatar da takardar kamun tare da bashi umarni…

Lamarin daya fusata Rijistaran jihar ya Kuma tabbatar da Cewa Lallai zasu canzawa alkalin wajen aiki, Haka kuwa Nan take ba tare da 6ata Lokaci ba sai Suka Fara shirye shirye Wanda daga karshen Suka canjawa alkalin wajen aiki daga Lafiya Zuwa Garin Keana bayan sun karbe duk wata shedar shigar da Kara ko umarnin Kamu Mai dauke da tambarin amincewar kotu…

A Ranar 14 ga wannan watan ne dai Kungiyar Ma’aikatan lauyoyin Nageriya Law Officers Association of Nigeria (LOAN) ta maka Akawunta Zaka El Yakubu a Kotu bisa zarginsa da karkatar da kudin Karin Albashin da Gwamnatin jihar tayi ga Kungiyar idan baku manta ba wattannin baya da Suka wuce ne dai Gwamna Engr A.A Sule na jihar ta Nasarawa ya aminta da Karin Albashin ga kungiyar ya Kuma rattaba hannu Amma Akawunta Janar din yaki aminta a fitar da kudin Kuma bayan Haka ya rubuta Wasikar mummunan zagi ga Kungiyar ta Lauyoyi Lamarin Dake nuni da Cewa akawuntan yayi Awon Gaba da kudin ko kuma wasu daga cikin kudin Haka Kuma yayi zagi ga Kungiyar Hakan yasa Kungiyar ta yanke hukuncin maka shi a gaban kuliya Kotu domin neman hakinsu..
Lauya Mai kare Kungiyar Mai suna Barista Isah H Na-Laraba shine ya sanar da Jaridar Mikiya Kan Lamarin..

Kawo yanzu MIKIYA ta Kira babban Akawuntan Zaka El Yakubu da Kuma babban Lauyan Sani Ahmad ta waya Kuma mun tura masu Sako ta WhatsApp domin jin ta bakinsu Kan Lamarin Amma haryanzu Babu amsa…

Previous Post

Da Dumi Dumi Buhari ya bayarda umarnin buɗe Bodojin Nageriya.

Next Post

Wata Sabuwa: Duk da an bude iyakokin Najeriya, dokar hana shigo da shinkafa tana nan daram, in ji Shugaba Buhari.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Wata Sabuwa: Duk da an bude iyakokin Najeriya, dokar hana shigo da shinkafa tana nan daram, in ji Shugaba Buhari.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.