• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Buhari ya roki Ma’aikatu masu zaman kansu da su dauki matasan Nageriya Aiki.

Sabiu1 by Sabiu1
January 11, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci bangarori masu zaman kansu a fadin Jihohi 36 na tarayyar da suka hada da babban birnin tarayya, Abuja da su nuna sha’awar daukar matasan Najeriya aiki a cibiyoyin su.

Shugaban ya yi wannan kiran ne a garin Abakiliki a ranar Litinin lokacin da aka fara bikin kaddamar da shirin fadada ayyuka na musamman (ESPWP) wanda aka gudanar a Abakiliki.
Ya bayyana cewa fara shirin a duk fadin kasar, shi ne burin gwamnatinsa wajen tunkarar abin da ya biyo bayan cutar ta COVID-19 da kuma matsalar #EndSARS.

Ya kara da cewa cutar ta COVID-19 wacce ta addabi duniya baki daya a farkon shekarar da ta gabata, ta haifar da mummunar tabarbarewar tattalin arziki a kasar, yana mai jaddada cewa hakan ya kara ta’azzara yawan rashin aikin yi a kasar.

“A kan wannan bayanin, zan so in yi amfani da wannan damar in yi kira ga kamfanoni masu zaman kansu da su nuna sha’awar yin amfani da matasan Najeriya musamman ma wadannan mahalarta bayan sun samu ilimi da dabaru wajen aiwatar da wannan shirin.”

Shugaba Buhari wanda ya bayyana kwarin gwiwa game da makomar tattalin arzikin mahalarta taron, ya lura cewa shirin zai baiwa wasu daga cikinsu damar yin ayyukan dogaro da kai.

Tun da farko, Shugaban kungiyar ta fadada shirin na musamman na ayyukan gwamnatin tarayya, Dokta Edward Nkwegu ya ce gwamnatin tarayya za ta kashe kimanin naira miliyan dari bakwai da tamanin a cikin watanni uku na isar da shirin a jihar kadai.

“Mutum dubu daya da aka dauka aiki a kowace karamar hukuma gwamnatin tarayya za ta dauki nauyin su tsakanin watan Janairu zuwa Maris na wannan shekarar.

“Kuma za a biya su jimillar dubu 20 kowannensu na tsawon watanni uku kuma Ebonyi ta dauki jimlar mutane 13, 000 daga kananan hukumomi 13 da ke jihar”, in ji shi.

Daily trust ta tattaro cewa wadanda aka dauka galibinsu mata ne kuma an basu kayan aiki domin yin tasiri yadda ya kamata wanda ya fara a wannan watan.

Ministan Kimiyya da Fasaha, Dr. Ogbonnaya Onu ne ya wakilci Shugaban kasar a wajen taron.

Previous Post

Gwamna Ortom ya shiga wani hali yayin da wasu Jami’an da ke kusa da shi suka kamu da Covi-19.

Next Post

Zamu kawo karshen Matsalar tsaro a wannan Shekara ta 2021 ~Burtai

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Zamu kawo karshen Matsalar tsaro a wannan Shekara ta 2021 ~Burtai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

July 2, 2022
Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

July 2, 2022

Recent News

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

July 2, 2022
Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

July 2, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.