• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Gamayyar Kungiyoyin Arewa (CNG) Ta Shirya Yin Zanga-Zanga A Daura Mahaifar Buhari.

Sabiu1 by Sabiu1
December 14, 2020
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Cikin jihohi uku na gamayyar kungiyoyin Arewa (CNG) sun shirya shiga wani gagarumin gangami na kin jinin abinda ke faruwa a yankunan Arewa na har abada a kofar gidan Shugaba Buhari da ke Daura.

An shirya gangamin ne don yin kira ga neman a kubutar da daliban makarantar Sakandiren Kimiyya ta Gwamnati da aka sace a Kankara.

Da yake tabbatar da hakan ga manema labarai, Kakakin Gamayyar Abdul-Azeez Suleiman ya ce sun kira shugabannin gamayyar na jahohi uku zuwa babbar hedikwatar kungiyar ta kasa an yi wa shugabannin jihohi uku da abin ya shafa bayani kan abinda akeso ayi, da kuma manufar wannan gangamin.

Ana sa ran zanga-zangar zata kunshi iyayen dukkan yaran da aka sace da sauran kungiyoyin da abin ya shafa da kuma daidaikun mutane da kuma ci gaba da zama har sai an dawo da dukkan yaran da aka sace da rai da lafiya.

Jihohin da za su fara zanga-zangar sun hada da Kano, Katsina da Jigawa. Daga Comr Haidar Hasheem Kano

Previous Post

Gwamnatin Buhari ta fara Horas da mutu 17,000 sana’ar kiwon Zomo.

Next Post

Yanzu Shekau Gurgu ne, ya samu rauni ne a lokacin da aka yi ruwan bama-bamai ta sama a sansanin ‘yan boko da ke dajin Sambisa, in ji wani ɗan Boko Haram da aka kama.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Yanzu Shekau Gurgu ne, ya samu rauni ne a lokacin da aka yi ruwan bama-bamai ta sama a sansanin ‘yan boko da ke dajin Sambisa, in ji wani ɗan Boko Haram da aka kama.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.