Hajiya Altine Abdullahi ta bayyana cewa, tana matukar son auren yaro matashi sabon jini dan shekara 25 zuwa 30.
Matar ta bayyana cewa, akwai fa’ida mai yawa tsohuwa ta samu karamin yaro ta aura.
Akan haka matar ta bayyana cewa a shirye take data auri matashi dan shekara 25 zuwa 30 matukar ta yi shawara da ya’yan ta.
Dudda yake matar ta bayyana cewa koda ace ya’yanta basu amince ba ita a shirye take data auri matashi mai kananan shekaru, tun da har bai sabawa addinin musulunci.
Matar ta ci gaba da cewa” Da ace an kama macce da karamin yaro tana lalata ai gara ace auren sa ta yi”.
Shin ya kuke kallon kalaman wannan mata ne?
I’m a hausa Christian from northeast interested in Mariee her if she’s accept to Marian me,I may tuned to a brada in Is Muslim shortly time.
A gaskyya ya kamata taduba yanayin da yanyanta zasu shiga akan wannan maganar yakamata taduba sosai.
Amma ni yarda idan zata bani kudi miliyan talatin nacigaba da kasuwancina zamuyi aure na amince tabbas na yarda
Macha Allah mahamane lawali a kassar Cameroun in tana si na bissimillah inbox
Ina Ciki Yasin A aike Mata da Number na Sugar Mummy ☺
Ok abincika idan har sakanintada Allah takeye bada wata manufaba toh ashire nakeda na aureta inhar tacika sharudar auren
Am interested
Barka da safiya sunana Auwal lawan am 24 years
Masha Allah ni dan kano ne kuma ayanzu dama inashirin nemo matar aurene bazawara ko budurwa kawaini maisona nake bukata ba yarintarkiba,inbabu mazala ashirye nake ga number na what’s up dina 08068434992
Allah yabaki nagari. Wish you all the best
Gani idan nayi mata
Gaskiya kalamanta abindubawane tunda Allah bai haramtaba idan tana Sona to Ina ciki Allah yasa mudace ga number ta nan don Karin bayani 07037578737 sai najiki
My name is Adnan Usaini
From jigawa stet
L.G.A kaugama
Tau allah yakyauta yakuma baki nagari
Kutttt Ina ciki alkur,an Nima inyi wufff DA ita kawai sika Mata DA number na