• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

KADUNA: Ƴan bindiga sun soma karɓar dafaffen abinci a matsayin kuɗin fansa.

Sabiu1 by Sabiu1
October 11, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Duniya juyi juyi, yanzu haka ƴan bindigar

dake yankin Birnin Gwarn jihar Kaduna sun soma amsar dafaffen abinci a madadin kuɗin fansa dasuka saba tambaya.

Rahotanni sun suna cewar, ayyukan da yan bindigar ke yi a yankin yayi matuƙar ja dabaya, biyo bayan doka da gwamnatin jihar ta saka, wacce tahana cin kasuwar mako mako da akeyi.

Babangida Yaro shugaba ne na matasa a yankin, ya shaidawa jaridar Aminiya cewa, yanzu haka ƴan bindigar da zarar sun kama maka mutum, bazasu tambayi kuɗi ba sai dai dafaffen waku, wato abinci.

Bugu da ƙari, ya shaidawa majiyar tamu cewa, dokar hana Saida man fetur da akayi, yayi matuƙar nakasa zirga-zirgan maharan a yankin.

A cewar sa:

“Yanzu an fara samun zaman lafiya a Damari, Kuyello da Kutemashi saboda ‘yan bindiga sun daina kai mana hari. Yanzu sun fi maida hankali wajen kwace dafaffen abinci musamman a wajen ‘yan talla,” inji shi.

A faɗar sa, idan masu garkuwa da jama’a yanzu suka kama mutum uku, sukan saki mutum daya ne yaje gida ya amso musu kudin fansa, tunda babu hanyar da za’ai amfani da ita wajen sadarwa.Babangida ya kara da cewa, dokar hana hawa babur ya ƙara jefa ƴan bindigar acikin halin laila-ha-ula-i.

Sai dai yace, yankin nan na “Dogon Dawa” dake jihar ta Kaduna, har yanzu yana fuskantar ƙalubalen ƴan bindigar, domin har yanzu ƴan yankin basa iya fita zuwa gonakin su.

Rahoto: Abubakar Mustapha Kiru

Previous Post

Da ‘dumi ‘dumi malaman jihar Kano sun tsige Sheikh kalil tare da maye gurbinsa da Sheikh Pakistan.

Next Post

Dalilin dayasa muka tsige Sheikh Ibrahim Khalil cewar malaman jihar Kano.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Dalilin dayasa muka tsige Sheikh Ibrahim Khalil cewar malaman jihar Kano.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.