• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Kayi gaggawar sakin daliban Sheikh Dahiru Bauchi ~Kungiyar Arewa Writers ga El’rufa’i

Sabiu1 by Sabiu1
January 15, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
1
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar “Arewa Media Writers” Tana Kira Ga Gwamnatin Jihar Kaduna, Da Ta Saki Daliban Sheikh Dahiru Usman Bauchi Da Ta Tsare Na Tsawon Kwanaki Biyu A Hannunta

Daga Ƙungiyar Arewa Media Writers

A ranar Laraba da ta gabata 13/01/2021 da misalin karfe 12:00 na dare, gamayyar jami’an tsaron jihar Kaduna, suka je mazaunin wasu daga cikin ɗaliban Shahararren Malamin Addinin Musulunci kuma babban Jagoran Ɗarikar Tijjaniya a Nijeriya Sheikh Dahiru Usman Bauchi, su kayi Awon gaba da ɗaliban da ba’asan adadin su ba, bayan sun harba musu borkonon tsohuwa.

Gwamnatin Jihar Kaduna tace; ta kama ɗaliban ne kan zargin sun karya dokar da gwamnatin jihar ta saka wajan yaƙi da cutar Corona.

Ƙungiyar “Arewa Media Writers” ta tuntubi ɗaya daga cikin malaman da suke kula da ɗaliban da aka kama inda ya bayyanawa kungiyar cewa; “Su basu san wacce doka suka karya ba, har ya sanya a kazo aka kama musu ɗalibai ba, domin sun jima da sallamar ɗalibai zuwa gidadajen iyayan su tun biyo bayan zartas da wannan doka da Gwamnatin Jihar tayi, sai dai sauran mutane da wannan gida ya zame musu mazauni, idan sukanje kasuwa suka taso sukan zo su kwana anan wajen, domin nan ne makwancin su kuma wasun su duk suna da iyalai”.

Babu shakka wannan samame da Gwamnatin jihar Kaduna ta kai ga Almajiran Shehun Malamin yabar baya da kura, domin tuni kafafen sadarwar zamani suka zafafa da muhawarori tare da kiraye-kiraye ga gwamnatin Jihar da ta gaggauta sakin wadannan mutane da ta kama.

Ƙungiyar marubutan Arewa a kafofin sadarwar zamani “Arewa Media Writers” karkashin jagorancin shugaban kungiyar na kasa Comr Abba Sani Pantami, take kira ga gwamnatin jihar Kaduna da tayi ƙoƙarin sulhuntawa dasu akan ƙoƙarin da gwamnatin jihar take yi, wajan yaƙi da cutar Corona, tare da sakinsu domin su koma cikin ‘yan uwansu da kuma iyalansu.

Kungiyar “Arewa Media Writers” tana fatan gwamnatin jihar za ta ƙarɓi koken ta, domin ɗaliban su samu damar sararawa bayan sun shafe tsawon kwanaki biyu suna garƙame a hannun gwamnatin.

Haka zalika ƙungiyar tana addu’ar Allah ya kawo mana ƙarshen matsalar rashin tsaron da ya addabi yankinmu na Arewa. Amin

Previous Post

Ba ni kadai Allah zai Daure ba a ranar lahira ~Inji Gwamna masari

Next Post

Ina kira ga Gwamnatin tarayya data bawa iyalan Sojojin da suka rasa ransu a fagen yaki kulawa ta musamman ~Sanata uba sani

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Ina kira ga Gwamnatin tarayya data bawa iyalan Sojojin da suka rasa ransu a fagen yaki kulawa ta musamman ~Sanata uba sani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.