• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Kundin tsarin mulkin da ya baka ‘yancin zama gwamnan jihar Ondo shine ya bawa Fulani makiyaya ‘yancin yin rayuwa a duk yankin da suke so, Martanin Buhari ga gwamnan Ondo akan korar Fulani.

Sabiu1 by Sabiu1
January 20, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, ya yiwa gwamnan jihar Ondo gargadi kan korar Fulani makiyaya daga jihar sa.

Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ta bakin maitaimaka masa kan harkokin yada Labarai, Malam Garba Shehu ya gargadi gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu da masu goya masa baya kan maganar korar Fulani makiyaya daga jihar sa.

Malam Garba Shehu ya ce Fulani makiyaya su ma ‘yan kasa ne suna da ikon da za su yi rayuwa a duk yankin da suke so.

Malam Garba Shehu ya kara da cewa kundin tsarin mulkin da ya bawa gwamnan jihar Ondo ‘yancin neman takarar zama gwamnan jihar Ondo shine ya bawa Fulani makiyaya ‘yan cin yin rayuwa a duk yankin da suke so.

Garba Shehu ya ce gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu bashi da ikon bawa wasu mutane ko wata kabila umarnin fita daga wani gari ko wani yanki na kasar nan, wannan ya sabawa kundin tsarin mulkin kasa, kuma yunkuri ne na tayar da zaune tsaye wanda ya sabawa dokar kasa.

Daga Kabiru Ado Muhd.

Previous Post

Za mu rabawa talakawan Najeriya mutum miliyan 24 albashin N5,000 kowane wata har tsawon watanni shida – Ministan Sadiya.

Next Post

Hotonan auren Ahmad Atiku Abubakar kenan

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Hotonan auren Ahmad Atiku Abubakar kenan

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

Sallah: Ministan Abuja yavyi gargadi ga masu sayar da raguna a Abuja.

June 30, 2022
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Rarraba Kayayyakin Koyo Kyauta Ga Dalibai.

June 30, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

Ƙalubale Gareku ‘Yan Najeriya: Hukumar EFCC ta koka da karancin masu fallasa, duk da dimbin tukuicin da take bayarwa.

June 30, 2022
Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

Kokarin Buhari Na Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci: Gwamnatin Tarayya ta shirya kwashe almajirai akalla 1,000 a kan titin Abuja.

June 30, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.