• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Kwamandan Yan Vigilante da aka nada domin hana kwacen waya da sace-sace ya rasa wayarsa awa daya da soma aiki.

Sabiu1 by Sabiu1
October 8, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shekaru da yawa da suka gabata bayan fitowar waya, yankin ja’en ya kasance wani wuri da yake fuskantar matsalar sace-sacen waya kamar sauran yankuna da sukai kaurin suna a Kano. Wannan yasa barayin tare duk wani mai tsautsayi ta hanyar kwace wayarsa da zarar wayar da zarar sun samu dama.

Hakan shine dalilin da yasa mutanen yankin suka yi ta maza suka dauki wani kwararren kwamandan yan vigilante (dan kato da gora) domin hana wadannan barayi cin Karen su babu babbaka. Haka kuwa akayi.

Abdulsalami Kamfa

Wannan mutumin mai suna Abdulsalami Kamfa, yayi kaurin suna  wajen kama masu satar waya tare da ganin ya hada su da jami’an tsaro domin fuskantar abinda suka shuka.

To amma wannan nadin da akayi masa, yazo ya tafi yabar baya da kura, domin kuwa awa daya da soma aikinsa keda wuya, watau bai dade da gama jawabin soma aikin saba, wasu mutane da ba’a san ko su waye ba suka sace masa wayar mai dan karen kyau da tsada nan take.

Abdulsalami Kamfa

Kamar yadda Abdulsalami Kamfa ya shaidawa majiyar jaridar Mikiya (BBC PIDGIN), yayi amanna da cewa, wannan wata shaida ce da take nuna cewar yana da babban aiki a gabansa a wannan sabon mukami nasa da ya soma.

Rahoto: Abubakar Mustapha kiru

Previous Post

1. Yadda zaka iya kudancewa da wurwuri, 2. yadda ake wajoko — Na daya daga cikin bincike guda 15 da ƴan Najeriya sufi nema a yanar gizo

Next Post

Gwamna Zulum ya raba Naira miliyan 84 ga ƴan gudun hijirar da suka koma gidajensu a yankin Bama, Jihar Borno.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Gwamna Zulum ya raba Naira miliyan 84 ga ƴan gudun hijirar da suka koma gidajensu a yankin Bama, Jihar Borno.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

Gwamnan babban bankin kasar Masar ya yi murabus sakamakon hauhawar hauhawar farashin kayayyaki da matsalolin tattalin arziki

August 18, 2022
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.