• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Mailafiya Ya Amsa Gayyatar DDS Kan Maganar Da Yayi Cewa Wani Gwamnan Arewa Ne Kwamandan Boko Haram.

Sabiu1 by Sabiu1
August 12, 2020
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Comr Yaseer Alhassan Gombe

Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Obadia Mailafiya da yayi ikirarin cewa akwai gwamnan Arewa dake kwamandan Boko Haram kuma hukumar ‘yan sandan farin kaya ta DSS ta gayyaceshi. A yau ya amsa gayyatar, kamar yanda hutudole ya samo.

Mailafiya ya amsa gayyatar inda yaje ofishin DDS na Jos tare da lauyansa, Pius Akumbo(SAN) sai kuma shugaban kungiyar lauyoyin jihar Filato.

A lokacin da suka isa bakin ofishin DSS din kungiyoyi da dama masu goyon bayan mai lafiya da mutane magoya bayansa da dama musamman daga tsakiyar Najeriya sun yi dandazo a kofar ofishin.

Duk da jami’an DSS dake mazurai, Tribune ta ruwaito cewa magoya bayan Mailafiya sun ki ko gezau inda suka ce ba zasu bar wajan ba sai Mailafiya ya fito daga cikin ofishin DSS din.

Previous Post

Ya Kamata A Bawa ‘Yan Kasa Damar Mallakar Bindigar AK47 Don Su Tsare Kawunansu, Inji Gwamna Ortom.

Next Post

Ku Nemi Tallafin Biliyan 75 Dana Ware A Baku Dan Sana’a ,Shugaba Buhari Ya Gayawa Matasan Najeriya

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Ku Nemi Tallafin Biliyan 75 Dana Ware A Baku Dan Sana’a ,Shugaba Buhari Ya Gayawa Matasan Najeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.