• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Maryam Yahaya ta cika Shekaru 23 a duniya ga tarihinta mun kawo…

Sabiu1 by Sabiu1
July 22, 2020
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Maryam Yahaya ta Cika Shekaru 23 a duniya maryam dai yar fim din Hausa ce ta Najeriya a masana’antar Kannywood. Ta samu kyautar karramawa sanadin film mai suna Mansoor, fim din da Ali Nuhu ya shirya Game da rawar da ta taka, Maryam Yahaya an zabe ta a matsayin babbar jaruma wacce City People Entertainment Awards ta bayar a shekarar 2017 Hakanan an zabe ta a matsayin mafi kyawun jarumai na City People Entertainment Awards a cikin Shekara ta 2018Maryam Yahaya  an haifeta 17 ga Watan Yuli Shekara ta 1997 yanzu tana da Shekaru 23 A duniya a garin Kano, Nigeria aka haifeta mahaifunta sunan sa Yahaya Yusufsunan Mahaifiyarta Maimunatu Umar tun farko Maryam Yahaya tana da burin yin abin da ya dace tun daga yarinta, mafi yawan fina-finan Hausa da ta ke kallo suna burge ta.hakan ya burgeta yasa ta shiga harkar tayi kuma nasarar fitowa  karon farko a wani fim mai suna Gidan Abinci, wanda Barauniya da Tabo suka biyo baya inda ta taka rawar gani Ta yi suna ne bayan data zama kwafiyar Bilkisu Shema a cikin Mansoor wanda itace zabin farko a film din Sakamakon wasu dalilai aka canja zuwa Maryam YahayaGa kadan daga cikin fina finan da maryam Yahaya ta fito Aciki…
Gidan Abinci 2016Barauniya 2016Tabo2017Mijin Yarinya 2017Mansoor 2017Mariya 2018Wutar Kara 2018Jummai Ko Larai 2018Matan Zamani 2018Hafiz2018 Gidan Kashe Awo 2018Gurguwa2018Mujadala 2018 Sareenah2019 da Tunani da sauransu dai…

Previous Post

Na Gama Shirin Barin Jam’iyyar PRP, Inji Takai.

Next Post

Haryanzu masallatan kamsu a jihar kaduna a rufe suke

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Haryanzu masallatan kamsu a jihar kaduna a rufe suke

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

August 15, 2022
Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

August 15, 2022

Recent News

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

August 15, 2022
Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

August 15, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.