• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Mune muka sace daliban Makarantar kankara ta Jihar katsina ~Inji Shekau

Sabiu1 by Sabiu1
December 15, 2020
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban bangaren kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau ya dauki alhakin sace daliban Makarantar Sakandaren Gwamnati da ke Kankara, jihar Katsina.

Shekau, a cikin wani sakon sauti da HumAngle ya fara bugawa ya bayyana cewa an gudanar da aikin ne don ‘bunkasa addinin Musulunci da kuma hana ayyukan da ba na Musulunci ba’.
Abin da ya faru a Katsina an yi shi ne don ciyar da addinin Musulunci gaba da kuma hana ayyukan da ba su dace da Musulunci ba kasancewar ilimin Yammaci ba irin karatun da Allah da Annabinsa suka yarda ba ne, ”inji shi.
Ba sa kuma koyar da abin da Allah da AnnabinSa suka yi umarni. Sun gwammace su rusa addinin Musuluncin. amma Allah Ubangijin sama da kasa ya san abin da yake boye. Allah Ya daukaka Musulunci mu mutu muna Musulmi. ”

“A takaice, muna bayan abin da ya faru a Katsina,” in ji shi.

Akwai alkaluma da ke karo da juna dangane da ainihin adadin daliban da aka tafi da su amma gwamnan jihar, Aminu Bello Masari ya tabbatar da cewa gwamnatinsa na tattaunawa da wadanda suka sace daliban da suka bata.

Previous Post

Yaki da ta’addancin Boko Haram Sarkin musilmi ya kalubalanci Rundunar Sojojin Nageriya.

Next Post

#Endsars Mun rasa kimanin Bilyan Daya 1bn zamuyi Gyaran kusan 2bn A hukumar Jiragen Ruwa NPA ~Hadiza Bala.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

#Endsars Mun rasa kimanin Bilyan Daya 1bn zamuyi Gyaran kusan 2bn A hukumar Jiragen Ruwa NPA ~Hadiza Bala.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.