• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Na karbi kudin fansa Milyan biyar 5m a hannun tsohon saurayina bayan nayi garkuwa dashi ~Inji Budurwa Maryam

Sabiu1 by Sabiu1
January 20, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ‘yan sanda a Kano a ranar Laraba ta gabatar da wasu mutane hudu da ake zargin masu satar mutane ne a cikinsu akwai wata budurwa’ yar shekara 23, Maryam Mohammed.

Ta furta cewa aikinta na farko a matsayin mai satar mutane ya fara ne da tsohon saurayinta wanda ya ki auren ta bayan sun yi shekaru suna soyayya

An kama Maryam Mohammed, wacce aka fi sani da Hajiya a makon jiya Talata tare da wasu mambobinta su uku a gidan Jaba, karamar hukumar Ungogo da ke jihar Kano ‘yayin tattaunawar neman kudin fansa da dangin daya daga cikin wadanda suka yi garkuwar da su.’

Ta ce kawunta, Hamza Dogo na ƙauyen Butsa, ƙaramar hukumar Gusau ta jihar Zamfara ne ya shigar da ita cikin wannan aika-aika bayan ta rabu da tsohon masoyin ta.

“Kawuna wanda ake kira da Hamza daga garin Butsa, karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara ne ya gabatar da ni cikin yin garkuwa da mutane kuma farkon wanda muka sace shi ne tsohon saurayina wanda ya ki ya aure ni duk da kokarin da na yi don ganin ya shawo kansa a tsawon shekarun da muka yi muna soyayya.

“Bayan ya jefar da ni, kawuna ya ce in kawo shi don mu rike shi har sai ya biya kudi kafin mu sake shi.

“Lokacin da muka sace shi, danginsa sun biya N5m don a kwato masa ‘yanci kuma daga cikin kudin an ba ni N800,000 wanda da shi na yi hayar wancan gidan da ke rukunin gidajen Jaba” Hajiya ta furta.

Kungiyar ‘yan ta’addan na daga cikin masu satar mutane da ke addabar garuruwan Zamfara da wasu sassan jihar Kano.

Kakakin rundunar ‘yan sanda na Kano, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa wanda ya gabatar da wadanda ake zargin ya ce binciken da’ yan sanda suka gudanar ya nuna cewa “an kashe mijin Maryam, mai suna Sani Ismail, na karamar hukumar Bidda da ke Jihar Neja,” wanda sanannen Mashahurin barawon Shanu ne, an kashe shi a Kauyen Butsa, karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara yayin da yake satar shanun barayin.

“Bayan rasuwar mijinta, dan uwanta, wani Hamza Dogo na kauyen Butsa, karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara, shi ma wani mashahurin mai satar mutane ya sake mata matsuguni zuwa Kano inda ta yi hayar gidaje a Unguwa Uku, Panshekara da Maidile Quarters.

”Daga baya ta koma gidan Jaba Quaters ta yi hayar wani gida a kan Naira Dubu Dari shida (N600,000.00), a kowace shekara, wanda ta mai da masu garkuwa da mutane aciki

“Sauran mambobin kungiyar sun hada da Sani Ibrahim da Shamsudeen Suleiman dukkansu na kauyen Butsa, karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara da kuma Ishaq Khalil, wanda ake kira Baban Basma na Rijiyar Lemo Quaters, karamar hukumar Fagge ta jihar Kano.”

Previous Post

Wasu da ake zargin Sojoji ne Sun Bude Wuta kan Mutane a Maiduguri.

Next Post

A Zaben 2023: Wallahi Wallahi Wallahi Buhari ba zai cikawa Tinubu Alkawari Na Goya masa baya ba -Inji Sule Lamido

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

A Zaben 2023: Wallahi Wallahi Wallahi Buhari ba zai cikawa Tinubu Alkawari Na Goya masa baya ba -Inji Sule Lamido

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.