• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Rikincin Ibadan A matsayina na minista Musilmi Dan Arewa na yi magana da gwamnan Oyo ~Dr Pantami

Sabiu1 by Sabiu1
February 15, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Muna jajantawa yan’uwa da suke Jahar Oyo da sauran jihohin kudu, wadanda suka rasa rayukansu Allah ya jikansu, wadanda suka rasa dukiyoyi Allah ya mayar musu da Alkhairi, wadanda suke cutar da mu Allah ya kunyatar dasu. Muna rokon Allah “Alhayyu Al Qayyum” da ya kawo masu Dauki.

Nayi kokarin Kiran Gwamnan jihar Oyo ban samu damar magana da shi ba, Amma na samu magana da Deputy Governor na Garin Oyo, na Nuna masa damuwa da duk kalar rashin jin dadi a matsayina na Dan Nigeria Kuma Dan Arewa Musulmi, ya fadamin matakai da ake dauka Kuma ya bani wasu muhimman bayanai game da Rikicin.

Na Kira Gwamnan Lagos (Sanwo Olu) da ke shima na san irin kokarin da yake yi Akan irin wadannan abubuwa, na Fada masa irin takaicin da Yan Arewa suke ciki.

Munyi musayar saƙonni da gwamnan Ikiti akan Rikicin.

Na Kira abokin aikina wato Minister na ‘Yan sanda yake fadamin irin mataki da suke dauka Akan abun, suna waya da Commiisoner of Police na Garin yana bibiyar halin da suke ciki. Kuma yance an kai musu taimako na Gaggawa ga wadanda suke can.

Gwamnan Lagos da nake gaya masa har yanzu abun Bai kare ba, na samu wasu Video clips daga wasu Yan uwa matasa yake cewa a tura masa Ya gani.

Shi Kuma Minister na Yan Sanda yace in akwai wasu location da suke da problem a bashi.

Na Kira shugaban Gwamnonin Arewa wato Gomnan Plateau akan matsalar a matsayinsa na shugaban Gwamnonin Arewa Kuma yan Arewa ake kaiwa hari, wajibi ne yayi magana akai. Hakuri yana da iyaka idan hakurin mutum ya kare babu dadi.

Wadanda muke shawara dasu akan abun irinsu Prof. Zulum tun jiya muke shawara dasu akan yanda za’a Kai doki da samo solution akan rikicin.

Bama bukatar sai an fito fili ana fadan irin kokarin da muke akan irin wadannan rikicin, yardar Allah muke nema. Allah Yana sheda idan irin wannan matsalar ya taso, Ina waya da akalla mutum 30 da abun ya shafa saboda magance matsalar.

Doka ta Nigeria, kowani Dan kasa yana da damar ya zauna a inda yake so ya zauna, idan yayi laifi sai a kaishi kotu a hukuntashi.

ubangiji Allah ya kawomana karshensa wannan fitina ya zaunar mana da kasar mu lpya,

Previous Post

Ba zan yarda da rikicin Kabilanci da Addini a Najeriya ba, zan kare dukkan addinai da kabilu — in ji Buhari.

Next Post

Sojojin Najeriya sun kashe mayakan Boko Haram mutun 81 a Sambisa sun kuma rasa soja daya a harin…

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Sojojin Najeriya sun kashe mayakan Boko Haram mutun 81 a Sambisa sun kuma rasa soja daya a harin...

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.