• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Labarai

Tun Farko Mahaifiyar Darkta Ashiru nagoma itace ta hanamu mu taimaka Masa mu kaishi Asibiti ~Inji Ali Nuhu

Sabiu1 by Sabiu1
January 16, 2021
in Labarai
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majiyarmu Kan Batun Rashin lafiyar tsohon darakta Ashiru nagoma Jaridar Dokin Ƙarfe TV ta samu damar tattaunawa da fitaccen jarumi a masana’antar (Kannywood) Alhaji Ali Nuhu da kuma shugaban Hukumar Tace fina-finai na Jihar Kano, Ismail Na Abba Afakallah dangane da batun tsohon darakta, Ashiru Na Goma da ke fama da rashin lafiyar taɓin hankali a halin yanzu.

A cikin tattaunawar da mu ka yi da Ali Nuhu, ya musanta zarge-zargen da ake yi musu na watsi da Ashiru Na Goma bayan ya gamu da rashin lafiya. “Tsawon shekaru da su ka wuce, mun yi ƙoƙarin kai Ashiru Na Goma Asibitin da za a riƙa kula da shi har zuwa lokacin da Allah zai ba shi lafiya amma mahaifiyarsa ta ce sam ba ta yarda ba, ɗanta lafiyarsa ƙalau babu wanda zai kai mata shi asibiti”. Cewar Ali Nuhu.

Ali Nuhu ya kuma ƙara da cewa bayan rasuwar mahaifiyar Ashiru Na Goman sun cigaba da wancan yunƙuri na kai shi asibitin amma nan ma ƴan uwansa su ka hana. “Ƴan uwan Ashiru Na Goma su ma sun ce ba su yarda mu kai shi asibiti ba bayan rasuwar mahaifiyarsa, amma tunda su ne ahalinsa na jini babu yadda mu ka iya ala dole mu ka haƙura da kai shi asibitin nema masa magani, amma duk da hakan ba mu ƙyale shi kara zube ba, mu na tallafa masa domin ni har gidana ya na zuwa ina kuma kyautata masa”. Inji Ali Nuhu

Shi ma a nasa tsokacin a ya yin tattaunawarmu da shi, shugaban Hukumar tace fina-finai na Jihar Kano, Ismail Na Abba Afakallah, ya bayyana cewa Ashiru Na Goma ya gamu da wannan iftila’i ne tun kafin shi ya hau kan wannan matsayi, kuma yanzu tunda har ƴan’uwansa sun amince a nema masa magani to za su kafa kwamiti na musamman a matsayin gidauniyar kulawa da Ashiru Na Goma.

Afakallah ya bayyana cewa Ashiru Na Goma ya ba da gagarumar gudunmawa ga masana’antar Kannywood a lokacin da ya ke da lafiya saboda haka a yanzu su ma za su yi iya ƙoƙarinsu domin ganin sun temaka masa.

Da ya ke tsokaci game da zargin da ake yi musu na ƙin taimakawa masu buƙata kuwa, Na Abba Afakallah ya bayyana cewa al’ada ce a wannan masana’antar kafa gidauniya domin tallafawa mutanensu da su ka gamu da jinya gami da tallafawa iyalansu “Ba ƴan fim kaɗai ba, har ma da mutanen gari mu na tallafa musu a lokacin da su ke buƙatar taimako. Misali, ko da Sani Garba SK mun kaiwa iyalansa gudunmawa, akwai mutane da dama da su ka gamu da jarrabawa a wannan masana’anta da wajenta kuma mun tallafa musu, al’amari ne idan ka yi saboda Allah ba dole sai ka faɗawa duniya ba”. Cewar Dakta Sarari.

Tunda farko, Afakallah ya bayyana cewa babu wani mutum da zai so wani ya shiga cikin wata jarrabawa. Daga ƙarshe ya kuma yi addu’a Allah Ya ba wa Ashiru Na Goma lafiya.

Previous Post

Ina kira ga Gwamnatin tarayya data bawa iyalan Sojojin da suka rasa ransu a fagen yaki kulawa ta musamman ~Sanata uba sani

Next Post

Jami’ar Kaduna ta kori Malami saboda ya rungune Ɗaliba Mace a Ofishinsa.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Jami’ar Kaduna ta kori Malami saboda ya rungune Ɗaliba Mace a Ofishinsa.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

July 2, 2022
Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

July 2, 2022

Recent News

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

Mai Dokar Barci: Wani fusataccen Alkali ya kashe matarsa sannan kuma ya ƙona fuskarta da acid.

July 2, 2022
Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

Da ‘dumi’dumi: An cire sunan El Rufa’i da Ganduje acikin wa’yanda Tinubu zai zaba amatsayin mataimakin sa.

July 2, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

July 3, 2022
2023: APC da PDP ba su da wani abin da za su baiwa ‘yan Najeriya – Kwankwaso

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

July 3, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.