• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Mata

An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi

Sabiu Danmudi by Sabiu Danmudi
July 3, 2022
in Mata
0
An kama wasu mutane biyu da laifin yiwa yarinya ‘yar shekara biyu fyade a jihar Kebbi
0
SHARES
141
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jami’an hukumar NSCDC a jihar sun kama wadanda ake zargin.

Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya NSCDC ta tabbatar da cewa wasu mutane biyu sun yi wa wata yarinya ‘yar shekara biyu fyade a karamar hukumar Yauri da ke jihar Kebbi.

Akeem Adeyemi, kakakin hukumar NSCDC a jihar, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an kawo karar ne ga hukumar daga karamar hukumar.

“An kama mutane biyu da ake zargi da aikata laifin fyade, amma ana ci gaba da gudanar da bincike kuma za a gudanar da shi har zuwa karshensa.

“Abin da zan iya fada kenan a yanzu har sai an kammala bincike,” in ji Mista Adeyemi.

Shima da yake tabbatar da faruwar lamarin, kodinetan hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa Hamza Wala, ya ce an kai yarinyar asibiti, inda aka tabbatar da cewa wadanda ake zargin sun yi lalata da ita.

“Akwai rahoton wani likita a yankin, Dakta Bulus Godiya, babban jami’in kula da lafiya na babban asibitin Yauri, wanda ya tabbatar da cewa yarinyar an yi mata fyade ne, kuma yanzu an dauke ta zuwa cibiyar kula da lafiya ta Kalgo domin samun kulawa da magunguna.

“Ba hukumarmu kadai ba, har ma da sauran kungiyoyin kare hakkin mata irin su Yauri Women Development Association, Hisbah Committee, da dai sauransu, duk suna da hannu wajen ganin an gurfanar da wadanda ake zargin bayan an kammala bincike,” inji shi.

Ita ma shugabar kungiyar ci gaban mata ta Yauri (YWDA), Fatima Musa-Bature, ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta ce lamarin ya faru ne a ranar Laraba, 29 ga watan Yuni.

Ta kara da cewa binciken zai yi cikakken bayani akan komai.

Da yake magana kan lamarin, mahaifin yarinyar (an sakaya sunansa) shi ma ya tabbatar da abin da ya faru da ‘yarsa.

“Ya faru da ‘yata, amma ba zan iya magana da yawa akan hakan ba yanzu.”

(NAN)

Previous Post

2023: Dalilin da ya sa ba zan iya zama abokin takarar kowa ba – Rabiu Kwankwaso.

Next Post

Da ‘dumi’dumi: Tinubu ya zabi kashim Shettima amatsayin mataimakin sa.

Sabiu Danmudi

Sabiu Danmudi

Next Post
Da ‘dumi’dumi: Tinubu ya zabi kashim Shettima amatsayin mataimakin sa.

Da 'dumi'dumi: Tinubu ya zabi kashim Shettima amatsayin mataimakin sa.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022
Zamfara: Mutane bakwai ‘yan gida daya sun mutu bayan sun ci dambu

Zamfara: Mutane bakwai ‘yan gida daya sun mutu bayan sun ci dambu

August 18, 2022

Recent News

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

Takardar Shedar Makaranta Ta Jabu: Kotu ta saurari karar da aka shiga da Tinubu

August 18, 2022
Zamfara: Mutane bakwai ‘yan gida daya sun mutu bayan sun ci dambu

Zamfara: Mutane bakwai ‘yan gida daya sun mutu bayan sun ci dambu

August 18, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

Muna kashe Naira biliyan 18.397bn akan tallafin mai a kullum – Ministar kuɗi

August 18, 2022
Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

Gwamnatin Benue ta dakatar da ayyukan hakar ma’adinai saboda rashin tsaro

August 18, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.