Kasashen Ketare
Matsalar Tsaro:- Kasar Nijar ta Sanya Kemarori a Kan Tituna.

Gwamnatin Nijar ta sanya Camara Kan Titunan Birnin Niamey a kokarin Gwamnatin kasar Na Inganta Tsaro.

Ko yadace Gwamnatin Nigeria Tayi koyi da Nijar Domin a Inganta Tsaro…?

Ahmed T. Adam Bagas