Lafiya

Minista Ya Ajiye Mukaminsa kan CoronaViris…

Spread the love

Mataimakin Ministan Cinikaiyya da Kasuwanci a Ghana Carlos Kingsles Ahenkorah ya Sauka daga Mukaminsa baya kinyin Biyayya kan Dokar Killace Kai.

Carlos din yaki Killace Kansa Bayan Hukumomin Lafiya a Kasar sun Tabbatar masa yana Dauke da Cutar.

Ministan Yayi Mu’amala cikin Mutane Har ya Halarci Akwatin Yin Rigistar Zabe Domin Yin Katin Zabe Gabannin Zaben da Za’ayi a Watan Disambar Wannan Shekarar.

Sanarwar Hakan Ta fitone daga Ofishin Shugaban Kasar Ghana Nana Akufo-Addo da Safiyar Yau Juma’a.

Rashin Killacewar Ministan dai Ya jawo Cece kuce a Kasar.

Daga Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button