Labarai

Ministan Noma Sabo Nanono Ya Kaddamar Da Tallafin Noma A Kaduna.

Ministan Noma Alhaji Sabo Nanono Ya kaddamar da Shirin Tallafawa manoma Na Gwamnatin Tarayya a Kaduna.

Wanda Gwamnan Kaduna Malam Nasiru Ahmed El-Rufai ya Tarbi Ministan a Ma’aikatar Noma ta Jahar dake Mando a Nan Kaduna.

Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button