Labarai

Mun Baka awa 48 Ka fallasamu komu kai ka gidan yari Majalisa ga akpabio

Spread the love

Mun baka Awa 48 Ka fallasa sunayen ‘yan Majalisar da suke karbar kwangila a NDDC Majalisar ta yi barazanar kai Akpabio gidan yari idan bai bayyana sunayen ‘yan majalisar da ya zarga da karbar kwangiloli a NDDC ba.

Akpbio ya yi zargin ne a ranar Litinin, lokacin da yake amsa tambayoyi a gaban Kwamitin Majlisar kan NDDC da ke binciken zargin ruf da ciki a kan Naira biliyan 81.5 a hukumar da ke karkashin ma’aikata

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button