Rahotanni

RAHOTO: Ana Tsaka mai wuya a Manguno ta Jahar Borno.

Spread the love

Daga T. Adam Bagas

Rahotanni dake Fitow daga Jahar Borno Na cewa da tsakar ranar Yau Asabar da misalin karfe 12:30 Mayakan Boko Haram sun kewaye Garin Manguno dake jahar Borno Inda mazauna garin Sukace suna Kyautata zaton Sojoji ne Gwabzawa da yan Boko Haram a Kewayen Garin.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button